HON. MASUD MUSA BASHAR (TURAKIN WAZIRIN SOKOTO) YA TAYA MATAIMAKIN SHUGABAN KASA, SANATA KASHIM SHETTIMA, GCON, MURNAR CIKA SHEKARU 60

State Director na City Boy Movement a Jihar Sokoto, Hon. Masud Musa Bashar (Turakin Wazirin Sokoto), ya taya His Excellency, Sanata Kashim Shettima, GCON, Mataimakin Shugaban Tarayyar Najeriya, murnar cika shekaru 60 da haihuwa.
A cikin sakon taya murna, Turakin Wazirin Sokoto ya yaba da rayuwar Mataimakin Shugaban Kasa a matsayin misali na hidima, jagoranci, jajircewa, hikima da sadaukarwa ga Najeriya. Ya kuma yaba da goyon bayan da yake bayarwa ga gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR.
Ya yi addu’ar da Allah Ya kara wa Mataimakin Shugaban Kasa rai, lafiya, ƙarfi, zaman lafiya da nasara a hidimar ƙasa.
City Boys Movement — Sokoto State Chapter
Signed: Hon. Ma’sud Musa Bashar Rahamaniyya, Turakin Wazirin Sokoto, State Director.
More news
HON. MASUD MUSA BASHAR YA TAYA SANATA ABDULAZIZ YARI, MARAFAN SOKOTO, MURNAR NADINSA A MATSAYIN DIRECTOR-GENERAL OF THE CAMPAIGN
12 August 2026Cityboy Youth Leader Hon. Abdullahi Shehu pays courtesy visit to National Sports Commission Chairman, Alhaji Shehu Dikko
12 August 2026Happy International Youth Day 2026 — Empower, Engage, Elevate
11 August 2026Women Wing Coordinators pay courtesy visit to Director Women Affairs, Hon. Shamsiya Barau Ahmad
31 July 2026Sokoto State City Boys Director Ma’sud Musa Bashar consoles Sultan, others over passing of Alhaji Abubakar